KING MK 🇯🇴 がリツイート
KING MK 🇯🇴
2.9K posts

KING MK 🇯🇴
@Muhammad_MKf
Freelancer, I buy/sale X acc hit the DM button ASAP🤌
Zamfara, Nigeria 参加日 Haziran 2020
1.1K フォロー中1.3K フォロワー
KING MK 🇯🇴 がリツイート

Fellow Nigerians,
It is time for every eligible Nigerian — young and old, in the cities and in the villages, at home and in the diaspora to take two decisive steps:
1. Register to vote with the Independent National Electoral Commission (INEC) without delay.
2. Register with the African Democratic Congress (ADC). - RMK
English
KING MK 🇯🇴 がリツイート
KING MK 🇯🇴 がリツイート

Sabuntawa I: Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai. Ina farin cikin sanarwa cewa kwamitin da na kafa don gudanar da tallafin karatu na Alhaji Bashir El-Rufai ga dalibai masu bukatar taimakon kudi a Jami'ar Jihar Kaduna (KASU) ya kammala aikinsa. Wannan shine mataki na biyu na wannan shiri. Ga jerin sunayen wadanda suka ci gajiyar tallafin nan a makale, kuma dukkaninsu ban san ko daya daga cikinsu ba. Jerin sunayen ya kunshi mazabar Shaba (I), Gaji (II), Unguwar Liman (III), Maiburuji (IV), da kuma Kabala (V).
Kwamitin ya cika dukkan sharuddan da na gindaya na samar da kaso na musamman ga mata, mabiya addinin Kirista, da kuma mutane masu bukata ta musamman (Special Abilities). Zan bayar da kyautar ban girma ga mambobin kwamitin a matsayin kwarin gwiwa ga kokarin da suka yi. Duk da hayaniyar zabe, za mu ci gaba da mayar da hankali ga mutanen kirki na mazabar Kaduna ta Arewa kamar yadda muka fara tun ranar farko!
Sa hannu/Signed:
Hon. Mohammed Bello El-Rufai
Dan Majalisar Wakilai, Mazabar Kaduna ta Arewa
Shugaban Kwamitin Ka'idojin Bankuna
20 ga Afrilu, 2026.



Indonesia
KING MK 🇯🇴 がリツイート
KING MK 🇯🇴 がリツイート
KING MK 🇯🇴 がリツイート
KING MK 🇯🇴 がリツイート

@Muhammad_MKf Eeh oga. Kaga wanda na gani dole shi zan fadi despite a hospital din yare na zuwa musamman Christians amma ban ga nasu ba gaskia.
Filipino
KING MK 🇯🇴 がリツイート

Zan bada labarin nan da Hausa, sabida hausawa ne muke da wannan matsalar.
Wallahi akwai wanda yazo da matar shi FMC Gusau zata haihu yace daga Specialist hospital ance matar ba zata iya haihuwa ba har se an yimata Cs. Shikuma ya mayar da ita gida ya che ta haihu gida kawai indai ita ba ragguwa bace zata haifa yaran tagwaye bayan kuma an fadamai 6kg yaran suke.
Haka aka dinga gaddama shi da likitoci har matar ta mutu da ita da yaran.
Ire-iren matsalolin nan suna nan cirmus a arewacin Nigeria wanda zaka rasa jahilci ne ko rashin imani ke damun wasu mutane.
Indonesia

@The_Umdazz @ahmaad_ak Dama irin labarin da kuke so kuji kenan
Indonesia

@ahmaad_ak Muyi magana ace mun tsani maza!
Allah ya kyauta
Indonesia
KING MK 🇯🇴 がリツイート
KING MK 🇯🇴 がリツイート

Muslim women who choose to wear the niqab in Nigeria are a beautiful expression of faith, modesty, and personal conviction.
Many are educated, professional, entrepreneurial, and actively contribute to their families, communities, and the nation as teachers, doctors, businesswomen, lawyers, and more.
Their choice to wear the niqab is a protected expression of religious freedom, and countless niqabi women across the country live fulfilling lives while fully participating in public life, education, healthcare, commerce, and civic duties.
They deserve respect, equal opportunities, and protection from discrimination, just like every citizen. Their presence reminds us that Nigeria’s strength lies in embracing our differences while upholding shared values of tolerance, unity, and mutual respect.
May every Nigerian woman regardless of faith or attire continue to thrive, pursue her dreams, and be celebrated for her contributions to our great nation...

English
KING MK 🇯🇴 がリツイート
KING MK 🇯🇴 がリツイート

@Dan_gatan_mamah @great_j0rdan Daga gani baby oil take shafawa😆
Indonesia

KING MK 🇯🇴 がリツイート















