Muhammad Ashir

38.4K posts

Muhammad Ashir banner
Muhammad Ashir

Muhammad Ashir

@Muhammad_Ashirr

له الحمد في الأولى والآخرة 💯 الله ولي عاشر في الدنيا والآخرة 📌

Abuja, Nigeria 参加日 Ağustos 2022
3.8K フォロー中3.4K フォロワー
固定されたツイート
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
Me and you will be Successful in Shaa ALLAH 🤲 GM GM ☕🙌
Muhammad Ashir tweet media
English
55
8
138
227.5K
Muhammad Ashir がリツイート
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
ALLĀH ka iya mana. 🤲
Filipino
0
0
0
28
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
I was once a cryptocurrency trader.
Muhammad Ashir tweet media
English
34
1
208
7.7K
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
ALLAHU AKBAR! Student Fatima Musa from Yobe State, Nigeria, has handwritten the entire Holy Qur’an by herself. An inspiring achievement of dedication, patience, and love for the Qur’an. Teach your children the Qur’an, and the Qur’an will teach them everything. May Allah make the Qur’an a source of salvation for us all. Aameen. 🤲
Muhammad Ashir tweet media
English
64
478
3.5K
28.7K
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
Prof began his journey on the mats of a Tsangaya in Bauchi State, memorizing Qur’an by lantern light. Today, Sheikh Professor Mansur Isa Yelwa stands as Head of Islamic Law at Bayero University, Kano. The Foundation: Tsangaya Days Born in Bauchi, Prof. Yelwa grew up in a strong Islamic learning environment. His first classroom was a traditional Qur’anic school where he built the foundation of his knowledge in Qur’an and Hadith. The Climb: Madinah to Malaysia That foundation took him to the Islamic University of Madinah, where he earned his LL.B in Islamic Law with First Class Honors. A Tsangaya student graduating top of his class in the city of the Prophet ﷺ. He didn’t stop there. At the International Islamic University Malaysia, he earned his LL.M and Ph.D in Comparative Law. The Destination: Professorship Today at BUK, Prof. Yelwa has risen from Senior Lecturer to Head of Department. He has strengthened Islamic Law curriculum and researched challenges facing Muslim minorities, religious transformation, and Islamic principles in modern law. He serves on the Shariah Board of Salam Takaful Insurance and has authored books and academic papers presented globally. From Tsangaya to Professorship. A journey of dedication, knowledge, and barakah. May ALLĀH continue to bless Sheikh Mansur Isa Yelwa with health, wisdom, and long life. 🤲
Muhammad Ashir tweet media
English
0
0
1
24
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
The Presidency of Religious Affairs held its Annual Concluding Ceremony for the year 1447 AH in the presence of the Imams of Masjid Al Haram, presidency staff, and its partners. The event celebrated a successful year of delivering religious services at the Two Holy Sanctuaries, with this achievement attributed to the grace of ALLĀH and the continuous support of the Saudi leadership.🥰✊
Muhammad Ashir tweet mediaMuhammad Ashir tweet mediaMuhammad Ashir tweet media
English
0
0
0
17
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
• BSc. Mathematics (First Class Honours) • MSc. Mathematics • PhD. Mathematics Meet Dr. Rukayyah Bashir Ribadu, a brilliant mathematician and accomplished aviation executive. Dr. Rukayyah earned her Bachelor's degree in Mathematics with First Class Honours before progressing to obtain both a Master's degree and a Ph.D. in Mathematics. She currently serves as the Managing Director of NG Eagle Airline, a position conferred by the Nigerian Civil Aviation Authority (NCAA), making her one of the notable young leaders in Nigeria's aviation industry. Remarkably, she achieved these impressive milestones and recently celebrated her 30th birthday, demonstrating that excellence, dedication, and hard work can lead to extraordinary accomplishments at a young age. Congratulations, Dr. Rukayyah Bashir Ribadu, on your outstanding achievements and inspiring journey.
Muhammad Ashir tweet media
English
1
0
1
31
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
@Muh_khad Eh yana iya faruwa, ko kuma ta ɗaura su a hanyar da ta dace
Indonesia
0
0
0
3
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
🚨ƘANIN ABDULRAHIM YANA ZUWA SHIMA. •Yanzu haka halinda ake ciki Prof Mansur Isah Yelwa yana nan yana yiwa ƙanin Abdulrahim shirin gaske, kuma da alama idan wannan yaron ya bayyana zai iya shafe Abdulrahim, saboda ana ganin yaron yafi Abdulrahim baiwa. •Ni dai a nawa ɓangaren ina ganin waɗannan yaran da Prof ke fitarwa a gidan sa ba aikinsa bane kaɗai, akwai sa hannun iyayen mu mata acikin wannan lamarin, ko ma ace sune suka ƙyanƙyaso su shiko Prof ya fito dasu. •Galibi komai ilimin mutum idan har yayi ganganci ya auro marar ilimi to da wahala bai rusa gidan sa ba, kokuma yasha baƙar wahala wurin tada ginin gidan sa, kafi ya iya tsayar da tarbiyyar gidan nasa sai yayi da gaske. •Uba bai cika samun cikakken lokacin da zai ilmantar da 'ya'yan sa da kyau ba musamman idan shi malami ne wanda ya shahara, saboda yau yana kano gobe yayi Kaduna jibi ya tafi Ahadez to yaushe ma zai samu damar karantar dasu yadda ya kamata?. •Idan matar ka mai ilimi ce to zai kasance kai aikin ka kawai shine Supervision, idan aka ɗan ɗauki lokaci sai ka binciki a ina karatu ya tsaya, kamar dai ka ɗauko malami ne ka haɗa da yaronka, saboda kusancin uwa da 'ya'yanta shiyasa idan tanada ilimi take samun sauƙi wajan karantar dasu, suma suke samun sauƙi wajan fahimtar karatu. ALLĀH ya ƙarawa wannan gidan Albarka da gidajen mu baki ɗaya. Aameen. 🤲
Muhammad Ashir tweet media
Indonesia
2
1
11
582
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
IN SHA ALLAH... Za mu mallaki wannan motar. Za mu gina wannan katafaren gidan. Za mu kafa wannan babbar daular kasuwanci. Za mu cimma wannan 'yancin samun kuɗi. Za mu yi wa iyayenmu wannan gatan rayuwar. Za mu samu wannan cikakken kwarjini da daraja a idon duniya. Za mu gina arziƙin da zuri'armu zata ci gado. Za mu samu ainihin rayuwar da muke mafarki. Za mu cika da imani... Amma 'yan uwa, ina son mu sanya a ranmu cewa; faɗar "In sha Allah" a baki kawai, ba zata tabbatar da waɗannan mafarkan ba idan bamu haɗa ta da matuƙar zubar da gumi a fagen neman halas ba. Addu'a ba tare da fafutuka ba, tsantsar yaudarar kai ce. Duniya bata bayar da abin da muke so don kawai muna burinsa, tana bayar da abin da muka tashi muka ƙwato ne da ƙarfinmu da dabarar ƙwaƙwalwarmu hada da addu'armu. Mu rufe idanunmu daga shashanci, mu daina bacci mai tsawo, mu tashi mu narkar da gumin da zai mayar da waɗannan mafarkan namu su zama zahiri a raye. ALLĀH Ya yi wa fafutukarmu albarka, Ya bamu ikon cinma burikanmu na alheri. Aameen Aameen. 🤲
Muhammad Ashir tweet media
Indonesia
1
0
6
67
Muhammad Ashir がリツイート
Abu Musty
Abu Musty@A__Sadik·
My Lord, indeed I am in need of whatever good You send down to me.
Abu Musty tweet media
English
0
2
3
19
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
🚨 LIKITAN ZUCIYA. •Wannan shine kirarin da nake ji ana yiwa babban Malamin Sunnah Mallam Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum saboda yadda tsarin karatun sa ke taɓa zuciya da kuma tunasar da mutum girman Allah. •Sheikh Guruntum na daga cikin Malaman da zakaga har wanda ba Ahlus Sunnah ba yana sauraren sa, amma hakan bai hana masa idan karatu ya biyo akan aƙidar ɓata yayi bayani ba, hakan na nuna malam ba yanayi bane don ya tara jama'a, aa yana yi ne don ya taro jama'a daga halaka. •Malam ya taɓa bada labarin wani ɗan Bidi'a da yake jifan su da kalmar maƙiya Annabi, wata rana sai ya hangi su Malam a Airport sai yazo har wurin su suka gaisa, bayan sun gama gaisawa sai Malam yake cemasa: Ashe duk cewa dake mu maƙiya Annabi da wasa kake ba da gaske kake ba?, sai malam yace Wallahi da nine nake maka kallon maƙiyin Annabi ko haɗa ido bazanyi dakai ba ballantana mu gaisa dakai. •Akwai baiwa mai tarin yawa da Allah ya ajiye a tattare da wannan bawan Allah, domin shine wanda zaiyi maka bayani ya buga maka misalin da koda kaine shugaban Jahilai zaka fahimta sai dai kuma idan ka kauda kanka. ALLĀH ya ƙara masa Lafiya da kariya Aameen. 🤲❤️
Muhammad Ashir tweet media
Indonesia
0
0
0
16
Muhammad Ashir
Muhammad Ashir@Muhammad_Ashirr·
Karatun Alƙur'ani | Halima Musa Khalid Bauchi
Indonesia
0
0
0
20