KIMA TV

657 posts

KIMA TV banner
KIMA TV

KIMA TV

@Kimatv002

Domin tallata hajarku, siyasa ko al'amuran jama'a, ku tuntube mu domin samun ingantacce Iyaka sako 📩08072725161,📞09153710101 Kima Tv Tashar kowa da kowa

Nigeria Katılım Mayıs 2023
1.1K Takip Edilen154 Takipçiler
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
SABABBIN SHUGABANNIN KUNGIYAR LOBITO GROUP 4 AJUWASU NA DARAZO SUN BAYYANA GOYON BAYANSU GA TINUBU DA ’YAN TAKARAR APC Sabbin shugabannin Kungiyar Lobito Group 4 Ajuwasu ta karamar hukumar Darazo sun gudanar da wani taron tattaunawa domin nuna cikakken goyon bayansu APC Kima Tv
KIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet media
Indonesia
1
0
1
12
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
DA DUMI-DUMI: Shehu Buba Umar mai wakiltar Bauchi ta Kudu ya fice daga jam'iyyar APC ya koma jam’iyyar PRP, bayan ya gaza samun tikitin takarar gwamna a jam’iyyarAPC. Me zaku ce akan hakam???
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
1
23
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
WAYE NE ZAƁENKU A MATSAYIN SANATAN BAUCHI CENTRAL A 2027? 1. Nuhu Zaki APM. 2. Isah Hamma APC. 3. Leader ADC. 4. Ibrahim B. Misau PDP Mu Hadu A Comment 👇
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
1
26
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
DA DUMI-DUMI: A yau Asabar ne jam’iyyar APC za ta gudanar da zaɓen fidda gwani na takarar shugaban ƙasa ta hanyar yar-tinke gabanin zaɓen 2027. Za'ayi Zaben ne tsakaini Bola Ahmed Tinubu da Stanley Osifo. A Wa Kuke Fatan Nasara???
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
2
45
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
DA DUMI-DUMI: Jam’iyyar APC tabbatar da gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi, a matsayin dan takarar gwamna karo na biyu, a yau Alhamis a birnin Dutse.
KIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
0
2
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
DIRKASHI: Matashi Anas Darazo ya sayo akuya domin ya yankata da zarar mai gidansa Amb. Muhammad Garba Tauya, yayi nasara a zaɓen Darazo da Ganjuwa 27 mai zuwa Anas Darazo ya bayyana cewa wannan mataki na nuna cikakken goyon baya ne da kuma farin cikin da suke da shi.
KIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
0
2
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
SAKON GODIYA GA AL’UMMAR DARAZO DA GANJUWA SABODA NASARAR ARC USMAN YA'U DARAZO,A ZABEN FIDDA GWANI -ISA M KATU2 Bayan kammala muhimmin zaɓen fidda gwani cikin nasara, Engr. Isa Muhammed Katu2 ya miƙa saƙon godiya ga ɗaukacin Jama'a Hamza Alhaji Ibrahim (Coordinator)
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
0
5
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
DA DUMI-DUMI: Hon. Mahamood Bello Yayaji, Ya Sayi Form Na Takarar Dan Majalisar wakilai Na Darazo Da Ganjuwa A Jam'iyyar ADC Wanne Fata Kuke Masa???
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
0
5
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
ƊAN TAKARAR SHUGABAN ƘASA A JAM'IYYAR ADC YA MIƘA TAKARDUN TSAYAWA TAKARA Wani ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar ADC ya miƙa takardun tsayawa takara, inda ya ce Najeriya na buƙatar sabon shugabanci domin magance matsalolin tsaro da tsadar rayuwa. Shin Zaku Zabeshi???
KIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
0
1
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
DA DUMI-DUMI: Buhari Garba Doya Ya Ce An Kammala Aikin Hanyar Daga Darazo Zuwa Gabchiyari Tun A Mulkin M.A Abubakar. Me Zaku Ce Akan Hakam???
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
1
2
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
YANZU YANZU: Kotu Ta Yanke Wa Tsohon Minista Saleh Mamman Hukuncin Shekaru 75 A Gidan Yari Kan Zargin Badakalar Biliyan 33.8 An yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, hukuncin zaman shekaru 75 a gidan yari bisa zargin badakalar kudade da ta kai Naira biliyan 33.8.
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
1
4
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
RAMADAN KAREEM: RANA TA ƊAYA Kafar yaɗa labarai ta Kima TV ta taya al’ummar Musulmi murnar shigowar watan Ramadan tare da addu’ar Allah Ya sa ayi ibada lafiya, Ya karɓi ibadu, Ya kuma gafarta wa kowa. Allah yasa mu yi ibada karɓaɓɓiya. Amin.
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
1
2
47
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
SANARWA: Kafar Kima TV na sanar da al’umma cewa ta buɗe ƙofar ɗaukar nauyin haska Tafsirin Ramadan na shekarar 2026. Tashar za ta rika gabatar da tafsirin kai tsaye (live) a kowace rana a tsawon watan Ramadan. Duk mai sha’awar ɗaukar nauyi, ko na gaba ɗaya ko kuma na rana-rana,
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
1
2
40
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
LABARI CIKIN HOTUNA: Mai martaba Sarkin Dass, Alhaji Usman Bilyaminu Othman ya jagoranci hawa kololuwar Dutsen Mbula wanda ake gudanarwa duk shekara. Hakan wani babban al'amari da yake nuni da muhimmacin Mbula ga tarihin asalin mutanen da ma masarautar Dass.
KIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
3
64
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
BAUCHI @50: JIHAR BAUCHI TA TANA GUDANA DA BIKIN CIKA SHEKARU 50 DA KAFUWA Gwamnatin Jihar Bauchi ta kaddamar da gagarumin bikin murnar cika shekaru 50 da kafuwar jihar. Bikin zai kunshi bukukuwan al’adu, baje kolin ci gaba, wasanni, da sauran shirye-shiryen da za su haskaka...
KIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet mediaKIMA TV tweet media
Indonesia
1
0
3
35
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
DR. BALA WUNTI YA BADA TALLAFIN KUDIN DA YA HAURA NAIRA MILIYAN ARBA’IN (₦40M) DOMIN CIGABA DA RIGISTAR KATIN JAM’IYYAR APC A SHIYAR BAUCHI TA TSAKIYA TA HANNUN ARC. USMAN YA'U DARAZO facebook.com/share/v/1DSLox…
Indonesia
0
0
2
62
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
TUN 2001 NA SHIGA SIYASA AMMA TA FARIN KAYA, DA NI AKA FARA KAFA APC CEWAR ISAH PANTAMI Sheikh Isah Ali Pantami ya ce, ai ya jima a cikin siyasa ta bayan fagge. Me za ku ce???
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
0
1
66
KIMA TV
KIMA TV@Kimatv002·
Tun Bayan Da Dr. @BalaWunti Ya Bayyana Shaidar Zamansa Ɗan Jam’iyyar APC, Adadin Masu Karɓar Katin Jam’iyyar Ya Ninka Fiye Da Na Baya. Cewar @AleeyuDarazo , @Usman_Yau_78 Me zaku ce akan hakam???
KIMA TV tweet media
Indonesia
0
2
8
190