Unadabo
820 posts


@Husna_mlb I miss Kano state of Nigeria dis kind of food no be talk wllh🙊😋
English
Unadabo retweetledi

@AtlmoneyT I make a make payment just now Reference: 667429 Order: #231023030
English

Have you heard?
ATLMoney helps you send smiles one transfer at a time 😊😄
Download the ATLMoney App now!
#fyp #share #ATLMoney #remittanceservice #africa #customersatisfaction #zerofees #send #sendmoneywithatlmoney #sendmoney

English
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi

Innalillahi Wainna Ilaihiraji'un😭
Yau Juma'a 20 October, 2023 na samu labarin wani mummunar hukunci da hukumar makarantar Al-Azhar Academy dake bayan Kofar Gayan Zariya suka yi wa wani dalibinsu mai suna Marwanu Nuhu Sambo, dan JS3 (Basic 9), wanda a yayin wannan hukuncin sai da suka aika shi har lahira, saboda tsananin hukunci.
Bayan kisan wannan yaro da suka yi, ba su sanar da iyayensa ba har sai da iyayen yaron suka rika jin rade-radin cewa an kai yaron asibitin Al-Ridha Clinic, inda suka garzaya can domin tabbatar da labarin da suke samu game da dan nasu, amma bayan sun samu likitan, sai ya fada masu cewa, shi ba mara lafiya aka kawo masa ba; gawa ce aka kawo masa.
WanibYaro Ɗan Ajin Su Mamacin ya ce, mataimakin shugaban makarantar (vice principal) shi ya zo da yaron gaban assembly, inda suka rika yi masa bulala babu kakkautawa tare da shugaban makarantar (Principal), tun suna iya kirga bulalar har suka bata lissafi, inda yaron ya tabbatar man da kansa ya kirga bulala akalla 105 wanda aka yi wa yaron a gaban assembly😭.
daga nan kuma suka wuce da shi office, suka cire masa riga, suka bar shi da gajeren wando kawai suka ci gaba da dukan sa har yaron ya yi yunkurin gudu, amma aka sa zabaniyawa (prefects) na makarantar suka rike shi suka koma da shi, suka ci gaba da dukan sa har sai da suka cire masa hakora, suka kashe shi. Bayan sun kashe yaron, suka fito da shi waje, suka aje shi a hanyar bayi har aka tashi Makaranta😢
Abin da zai kara ba ku mamaki shi ne, har zuwa karfe 8:30 na daren nan da kuma lokacin da nake wannan rubutun, babu wasu hukuma na wannan makaranta da suka halarci gidan wannan iyayen yaron.
Muna kira ga hukuma, da kungiyoyin kare hakkin dan Adam, da hukumar ilmi ta jihar Kaduna da su shiga cikin wannan lamari, domin nema wa wannan dalibi hakkinsa, tare da hukunta wannan makaranta daidai da laifin da ta aikata, domin mun dade muna samun labarin irin mummunar hukuncin da ake yi a wannan makaranta mai suna Al-Azhar, wadda take Kofar Gayan Zariya; sumar da yara dalibai ya zama ruwan dare a wannan makaranta saboda tsananin hukunci Allah Ya Kyauta🙏.

Indonesia
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi
Unadabo retweetledi

















