Zaharaddeen 🇵🇸
166.3K posts

Zaharaddeen 🇵🇸
@LMaccido
Optimist. An advocate for good governance. BTech Quantity Surveying. MTech Project management #GiveNorthEdu. #Football #Tennis. #HalaMdrid
Abuja, Nigeria Katılım Şubat 2012
6.2K Takip Edilen7.1K Takipçiler
Sabitlenmiş Tweet
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

Sabuntawa na farko (I): Kamar yadda aka bayyana lokacin kaddamar da Tsarin Tallafawa Kula da Lafiya a Matakin Farko inda muka raba katunan inshorar lafiya ga marasa karfi. Ina farin cikin sanar da cewa za mu raba kayayyakin magani da allurai guda 1,500 ga Cibiyar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Mazabar Unguwar Sarki. Kamfanin kera kayayyakin roba na jiyya na gida mai kirkira wato 'Medical Plastics Limited' ne ya samar da alluran. Godiya ta musamman ga abokina Amir Baba Kusa. Zan kafa wani kwamiti na wucin gadi don mika wadannan kayayyaki da kuma tabbatar da cewa mazauna yankin sun amfana da su kyauta ba tare da biyan ko sisi ba.
Wannan tallafi wani mataki ne kankanin amma mai muhimmanci wajen tallafawa ma'aikatanmu na gaba-gaba da kuma inganta samun kayayyakin jiyya na yau da kullum a cikin al'ummominmu. Ina kuma mika godiya ta gaske ga abokan huldarmu, D8-HSP, saboda karamcin da suka nuna na gina kararin dakin bincike da jiyya a cibiyar ta Unguwar Sarki. An yi wannan ne a shekarata ta farko a kan mulki, har da sanya musu wutar lantarki ta hasken rana (solar). Tallafinsu da sadaukarwarsu wajen karfafa kayayyakin more rayuwa na kiwon lafiya a cikin al'umma abin yabo ne kwarai da gaske.
Shugaban gargajiya na yankin (Dagacin Unguwar Sarki) ya bada shawarar sanya sunana ga sabon dakin da aka gina. Sai dai, na roki alfarma cikin girmamawa da a sanya sunan Marigayi Hajiya Fatima Sani One Minute, wacce ta yi aiki tukuru a matsayin Babban Mai Ba Ni Shawara kuma ta rasu 'yan watanni da suka gabata. Ko ma dai yaya abin yake, ni kaina na yi amfani da ra'ayin cewa ya kamata a sanya sunan shugaba ga wani wuri idan ya sauka daga kan mulki ne, ba wai lokacin da yake kan kujera ba.
Ya dace a ce an kiyaye tawa tunawa da ita a daidai al'ummar da ta yi wa aiki kuma take kauna sosai, musamman ganin cewa tana zaune ne kusa da wannan cibiyar lafiya ta Unguwar Sarki. Allah ya yafe mata kurakuranta, ya ba ta Aljannatul Firdaus, kuma ya ci gaba da albarkaci duk wadanda ke aiki a boye domin ciyar da mutanenmu gaba. Zan hada da jerin magungunan da hukumar gudanarwar cibiyar lafiya ta Unguwar Sarki ta nema, domin daidaitawa da tsarinmu na gaskiya da rikon amana. Membobin kwamitin wucin gadi na nan a kasa.
Shugaban Kwamiti: Isiya Aliyu Kabala
1. Najib Wali, (CCO na)
2. Mustapha Sani One Minute
3. Abu Batagarawa Ne
4. Haruna Naibi
5. Zuwaira Musa
6. Hadiza Idi, (Shugabar Mata ta ADC, Mazabar Unguwar Sarki)
Sa hannu/Signed:
Hon. Mohammed Bello El-Rufai
Dan majalisa, Mazabar Kaduna ta Arewa a Majalisar Wakilai ta Tarayya. Shugaban Kwamitin Dokokin Banki.
Mayu 16, 2026.


Indonesia
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

Update I: As stated during the launch of our Primary Healthcare Support Initiative where we distributed Insurance Cards to financially vulnerable citizens. I am pleased to announce that we will be distributing medical supplies and 1,500 syringes to the Primary Health Care Centre in Unguwar Sarki Ward. The syringes were supplied by an innovative and indigenous called Medical Plastics Limited. Gratitude to my friend Amir Baba Kusa. I will be setting up an ad hoc committee to deliver these items and ensure the residents of the community benefit from them at no cost.
This intervention is a modest but important step towards supporting our frontline healthcare workers and improving access to basic medical consumables within our communities.
I also wish to sincerely appreciate our partners, D8-HSP, for generously constructing an additional block at the PHC in Unguwar Sarki. This was done in my first year in office, including a solar installation. Their support and commitment to strengthening community healthcare infrastructure is deeply commendable.
The local traditional leader(Dagacin Unguwar Sark) had graciously suggested naming the new block after me. However, I respectfully appealed that it instead be named in honour of the Late Hajiya Fatima Sani One Minute, who served diligently as my Senior Counsellor and sadly passed away a few months ago. In any case, I personally believe places should be named after a leader when he leaves office and not when he is still not on the seat. It is only fitting that her memory lives on in the very community she served and loved dearly, especially as she resided close to the Unguwar Sarki PHC. May Allah forgive her shortcomings, grant her Aljannatul Firdaus, and continue to bless all those working quietly to uplift our people.
I will be attaching the list of medicines requested by the management of the PHC in Unguwar Sarki in line with our transparency initiative. The ad hoc members are listed below.
Supervisor: Isiya Aliyu Kabala
Chairman: Najib Wali, @NWali_X, my Chief Constituency Officer.
1.Mustapha Sani One Minute.
2. Abu Batagarawa Ne.
3. Haruna Naibi.
4. Zuwaira Musa.
5. Hadiza Idi, ADC Woman Leader, Unguwar Sarki Ward.
Signed
Hon. Mohammed Bello El-Rufai
Member.
Kaduna North Federal Constituency
Chairman, Committee on Banking Regulations.
May 16, 2026.


English
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

First it was 210 trillion naira being unaccounted for by NNPC.
Now it is 20 trillion naira being unaccounted for in the Federation account.
Oh but the problem is that Nigerians don’t like paying tax and that is why there is no development in the country😁😁😁😁
Obidient Premier👑 🦅@ObidientPremier
₦20 Trillion Is Missing From Nigeria's Federation Account - Olisa Agbakoba
English
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

A testimony and receipt of our contribution to the struggle for the liberation of the people of South Africa.This was President SHEHU SHAGARI….Nigeria’s leader 1979-1983.Courtesy of @GettyImages @EFFSouthAfrica @SABCNews @Newzroom405 @MYANC @_cosatu
English
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

Daura/Sandamu/Mai’adua Federal Constituency APC Primary Election
Following the failure to reach a consensus in the Daura/Sandamu/Mai’adua Federal Constituency, the APC resolved to direct primary election between Yusuf Muhammadu Buhari (Former President’s Son) and Auwal Lawal Musa Daura (former DSS GG’s son) through a direct voting process, where party members across the constituency came out to cast their votes for the aspirants.
The election lasted for several hours before the final results were announced as follows:
Daura Local Government
-Yusuf Buhari – 6,386 votes
-Auwal Musa Daura – 322 votes
Sandamu Local Government
-Yusuf Buhari – 5,849 votes
-Auwal Musa Daura – 21 votes
Mai’adua Local Government
-Yusuf Buhari – 5,102 votes
-Auwal Musa Daura – 137 votes
Total Votes
-Yusuf Buhari – 17,342 votes
-Auwal Musa Daura – 480 votes
At the end of the exercise, the returning officer declared Yusuf Muhammadu Buhari as the winner of the APC primary election and the party’s candidate for the Daura/Sandamu/Mai’adua Federal Constituency in the upcoming 2027 general elections.
MS Ingawa
SSA, Media & Strategy
Katsina State Government
May 16, 2026.

English
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

You told me democracy was built on injustice, you told me Democracy zalunci ne, you told me there’s no principle in Democracy, you told me politics is a dirty game. While you were trying to convince me to accept all that, you forgot that it will also affect you?
Tahir Abubakar M. 🇳🇬🇵🇸@mni_JJ
Why should we accept results that are clearly questionable? Why should anyone be asked to stay silent in the face of what they believe is injustice? You cannot claim to stand for morality and fairness while expecting people to ignore what they see as wrong.
English
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

5 dead, 10 rescued as building collapses in Abuja
dailytrust.com/5-dead-10-resc…
English
Zaharaddeen 🇵🇸 retweetledi

















